By using this site, you agree to the Privacy Policy and Terms of Use.
Accept
  • Home
  • News
  • Health
  • Oil & Gas
  • Education
  • Security
  • Agriculture
  • World News
  • Culture
  • Advertise with us
  • About Us
  • Contact
Reading: RUNDUNAR SOJOJIN ƘASAN NAJERIYA TA YI TIR DA ƊABI’AR WATA HAFSA.
Share
Notification Show More
Font ResizerAa
Font ResizerAa
  • Home
  • News
  • Health
  • Oil & Gas
  • Education
  • Security
  • Agriculture
  • World News
  • Culture
  • Advertise with us
  • About Us
  • Contact
  • Home
  • News
  • Health
  • Oil & Gas
  • Education
  • Security
  • Agriculture
  • World News
  • Culture
  • Advertise with us
  • About Us
  • Contact
Have an existing account? Sign In
Follow US
© 2022 Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
> Blog > Environment > RUNDUNAR SOJOJIN ƘASAN NAJERIYA TA YI TIR DA ƊABI’AR WATA HAFSA.
EnvironmentNewsPoliticsSecurity

RUNDUNAR SOJOJIN ƘASAN NAJERIYA TA YI TIR DA ƊABI’AR WATA HAFSA.

outlookmedia
Last updated: September 25, 2021 7:29 am
outlookmedia
5 years ago
Share
SHARE
Facebook0Tweet0LinkedIn0

Rundunar sojojin ƙasan Najeriya ta yi Allah wadai da halin wata hafsa wadda ta ci zarafin wata ƴar bautan ƙasa a Calabar da ke jihar Cross River. Cin zarafin ya na ƙunshe ne a cikin wani bidiyo wanda ke yawo a yanar gizo.

Rundunar sojin ƙasan a matsayin ta na abin alfaharin Najeriya da kuma jagorar haɗin kai na girmama ƴancin ɗan Adam ne ta yi Allah wadai da mummunar ɗabi’ar ƙaramar hafsar wanda ya kunƴata rundunar a idon duniya.

Wannan al’amari dai ya faru ne a Birged
na 13 da ke garin Calabar na jihar Cross River. Tuni dai Kwamandan rundunar ya kafa kwamitin bincike na musamman da kuma ɗaukar matakin da ya dace akan hafsar kamar yadda kudin dokokin dakarun soji ta tanada.

Haka kuma zargin da ake yi cewa Birged na 13 na niyyar lulluɓe maganar ƙariya ce tsagoranta. Rundunar na tabbatar wa al’umma cewa ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen magance wannan al’amari. Ta na kuma ƙara tabbatar ma su cewa za ta kare ƴancin ɗan adam kamar yadda doka ta tanada.

Saboda haka ne ma rundunar ta samar da sashen kula da ƴancin ƴan adam a duk rundunanonin sojin ƙasan. Rundunar sojin ta na ba da haƙuri akan wannan al’amari musamman ga ƴar yi ma ƙasa hidimar, abokan ta, dangin ta, da ma hukumar kula da masu yi ma ƙasa hidima da dukkan al’umma bi sa wannan al’amarin da ya gabata.

BIRGEDIYA JANAR ONYEMA NWACHUKWU
DARAKTAN HULƊA DA JAMA’A NA RUNDUNAR SOJOJIN ƘASAN NAJERIYA
23 SATUMBA 2021

Facebook0Tweet0LinkedIn0

You Might Also Like

Navy Invites Nigerians To Enlist Into Nigerian Navy DSSC Course 28.
The 64th Ordinary Session Of ECOWAS Authority Of Hands Of State And Government Holds In Abuja.
NiMet DG Anosike Honoured Among Nigeria’s Top 100 Environmental And Sustainability Professionals.
AIR PEACE TO RECALL SOME SACKED PILOTS, AS SIRIKA INTERVENES.
COAS Orders Rapid Troop Surge To Plateau To Quell Rising Tension
Share This Article
Facebook Email Print
Previous Article FOR DEHUMANIZING CORPS MEMBER: A Call For Stiffer Action Against Army officer’s Disgraceful Act.
Next Article NiDCOM PRESENTS +600 DIASPORA ICONS AT 60.
Leave a Comment

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

- Advertisement -
Ad image
- Advertisement -
Ad imageAd image
about us

OUTLOOK MEDIA ORGANIZATION A Dynamic New Media Platform Dedicated to delivering credible journalism, impactful development reporting, and promoting civic engagement. Our mission is to provide accurate, balanced, and unbiased information that informs, educates, and empowers the public..

Find Us on Socials

© Foxiz News Network. Ruby Design Company. All Rights Reserved.
Join Us!
Subscribe to our newsletter and never miss our latest news, podcasts etc..
[mc4wp_form]
Zero spam, Unsubscribe at any time.
Welcome Back!

Sign in to your account

Username or Email Address
Password

Lost your password?